Header Ads Widget

 


Matan Aure sun yi zanga-zanga kan yawaitar faɗan Daba a Kano

Gungun  wasu Matan aure dake Unguwar Kofar Mata a Kano sun gudanar da zanga zanga a unguwar sakamakon fadan daba daya addabesu da kisan kai da Yan daban suke yi kullum.
Matan sunce ko a daren  jiya yan  dabar sun kashe wani saurayi da yazo daga Jihar Katsina,sai dai sun shaidawa wakilanmu cewar zasuyi zaman dirshen   har  sai Gwamnati ta bayyana a wajan.

Post a Comment

0 Comments